Quran Apps in many lanuages:

Surah At-Takwir Ayahs #17 Translated in Hausa

وَإِذَا الْجَنَّةُ أُزْلِفَتْ
Kuma idan Aljanna aka kusantar da ita.
عَلِمَتْ نَفْسٌ مَا أَحْضَرَتْ
Rai ya san abin da ya halartar (a rãnar nan).
فَلَا أُقْسِمُ بِالْخُنَّسِ
To, ba sai Na yi rantsuwa da taurãri matafã ba.
الْجَوَارِ الْكُنَّسِ
Mãsu gudu suna ɓũya.
وَاللَّيْلِ إِذَا عَسْعَسَ
Da dare idan ya bãyar da bãya.

Choose other languages: