Quran Apps in many lanuages:

Surah At-Takwir Ayahs #20 Translated in Hausa

الْجَوَارِ الْكُنَّسِ
Mãsu gudu suna ɓũya.
وَاللَّيْلِ إِذَا عَسْعَسَ
Da dare idan ya bãyar da bãya.
وَالصُّبْحِ إِذَا تَنَفَّسَ
Da sãfiya idan ta yi lumfashi.
إِنَّهُ لَقَوْلُ رَسُولٍ كَرِيمٍ
Lalle ne shi (Alƙur'ãni) haƙƙan, maganar wani manzon (Allah) ne mai girma ga Allah.
ذِي قُوَّةٍ عِنْدَ ذِي الْعَرْشِ مَكِينٍ
Mai ƙarfi, mai daraja a wurin Mai Al'arshi.

Choose other languages: