Quran Apps in many lanuages:

Surah At-Takwir Ayahs #21 Translated in Hausa

وَاللَّيْلِ إِذَا عَسْعَسَ
Da dare idan ya bãyar da bãya.
وَالصُّبْحِ إِذَا تَنَفَّسَ
Da sãfiya idan ta yi lumfashi.
إِنَّهُ لَقَوْلُ رَسُولٍ كَرِيمٍ
Lalle ne shi (Alƙur'ãni) haƙƙan, maganar wani manzon (Allah) ne mai girma ga Allah.
ذِي قُوَّةٍ عِنْدَ ذِي الْعَرْشِ مَكِينٍ
Mai ƙarfi, mai daraja a wurin Mai Al'arshi.
مُطَاعٍ ثَمَّ أَمِينٍ
Wanda ake yi wa ɗã'a (wato shugaban malã'iku) ne a can, amintacce.

Choose other languages: