Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #86 Translated in Hausa

ثُمَّ أَغْرَقْنَا الْآخَرِينَ
Sã'an nan Muka nutsar da waɗansunsu.
وَإِنَّ مِنْ شِيعَتِهِ لَإِبْرَاهِيمَ
Kuma lalle daga ƙungiyarsa, haƙĩƙa, Ibrahĩm yake.
إِذْ جَاءَ رَبَّهُ بِقَلْبٍ سَلِيمٍ
A lõkacin da ya je wa dangijinsa da zũciya kuɓutacciya.
إِذْ قَالَ لِأَبِيهِ وَقَوْمِهِ مَاذَا تَعْبُدُونَ
A lõkacin da ya ce wa ubansa da mutãnensa, "Mẽne ne kuke bautãwa?"
أَئِفْكًا آلِهَةً دُونَ اللَّهِ تُرِيدُونَ
"Shin, ƙiren ƙarya (wãtau) gumãka, wanin Allah, kuke bautãwa?"

Choose other languages: