Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #85 Translated in Hausa

إِنَّهُ مِنْ عِبَادِنَا الْمُؤْمِنِينَ
Lalle shi, yanã daga bãyinMu mũminai.
ثُمَّ أَغْرَقْنَا الْآخَرِينَ
Sã'an nan Muka nutsar da waɗansunsu.
وَإِنَّ مِنْ شِيعَتِهِ لَإِبْرَاهِيمَ
Kuma lalle daga ƙungiyarsa, haƙĩƙa, Ibrahĩm yake.
إِذْ جَاءَ رَبَّهُ بِقَلْبٍ سَلِيمٍ
A lõkacin da ya je wa dangijinsa da zũciya kuɓutacciya.
إِذْ قَالَ لِأَبِيهِ وَقَوْمِهِ مَاذَا تَعْبُدُونَ
A lõkacin da ya ce wa ubansa da mutãnensa, "Mẽne ne kuke bautãwa?"

Choose other languages: