Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #87 Translated in Hausa

وَإِنَّ مِنْ شِيعَتِهِ لَإِبْرَاهِيمَ
Kuma lalle daga ƙungiyarsa, haƙĩƙa, Ibrahĩm yake.
إِذْ جَاءَ رَبَّهُ بِقَلْبٍ سَلِيمٍ
A lõkacin da ya je wa dangijinsa da zũciya kuɓutacciya.
إِذْ قَالَ لِأَبِيهِ وَقَوْمِهِ مَاذَا تَعْبُدُونَ
A lõkacin da ya ce wa ubansa da mutãnensa, "Mẽne ne kuke bautãwa?"
أَئِفْكًا آلِهَةً دُونَ اللَّهِ تُرِيدُونَ
"Shin, ƙiren ƙarya (wãtau) gumãka, wanin Allah, kuke bautãwa?"
فَمَا ظَنُّكُمْ بِرَبِّ الْعَالَمِينَ
"To, mẽne ne zatonku game da Ubangijin halittu?"

Choose other languages: