Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #89 Translated in Hausa

إِذْ قَالَ لِأَبِيهِ وَقَوْمِهِ مَاذَا تَعْبُدُونَ
A lõkacin da ya ce wa ubansa da mutãnensa, "Mẽne ne kuke bautãwa?"
أَئِفْكًا آلِهَةً دُونَ اللَّهِ تُرِيدُونَ
"Shin, ƙiren ƙarya (wãtau) gumãka, wanin Allah, kuke bautãwa?"
فَمَا ظَنُّكُمْ بِرَبِّ الْعَالَمِينَ
"To, mẽne ne zatonku game da Ubangijin halittu?"
فَنَظَرَ نَظْرَةً فِي النُّجُومِ
Sai ya yi dũbi, dũba ta sõsai, a cikin taurãri.
فَقَالَ إِنِّي سَقِيمٌ
Sã'an nan ya ce: "Nĩ mai rashin lãfiya ne."

Choose other languages: