Quran Apps in many lanuages:

Surah An-Najm Ayahs #20 Translated in Hausa

إِذْ يَغْشَى السِّدْرَةَ مَا يَغْشَىٰ
Lõkacin da abin da yake rufe magaryar tuƙẽwa ya rufe ta.
مَا زَاغَ الْبَصَرُ وَمَا طَغَىٰ
Ganinsa bai karkata ba, kuma bai ƙetare haddi ba.
لَقَدْ رَأَىٰ مِنْ آيَاتِ رَبِّهِ الْكُبْرَىٰ
Lalle, tabbas, (Annabinku) ya ga waɗanda suka fi girma daga ãyõyin Ubangijinsa.
أَفَرَأَيْتُمُ اللَّاتَ وَالْعُزَّىٰ
Shin, kun ga Lãta da uzza?
وَمَنَاةَ الثَّالِثَةَ الْأُخْرَىٰ
Da (wani gunki wai shi) Manãta, na ukunsu?

Choose other languages: