Quran Apps in many lanuages:

Surah An-Najm Ayahs #21 Translated in Hausa

مَا زَاغَ الْبَصَرُ وَمَا طَغَىٰ
Ganinsa bai karkata ba, kuma bai ƙetare haddi ba.
لَقَدْ رَأَىٰ مِنْ آيَاتِ رَبِّهِ الْكُبْرَىٰ
Lalle, tabbas, (Annabinku) ya ga waɗanda suka fi girma daga ãyõyin Ubangijinsa.
أَفَرَأَيْتُمُ اللَّاتَ وَالْعُزَّىٰ
Shin, kun ga Lãta da uzza?
وَمَنَاةَ الثَّالِثَةَ الْأُخْرَىٰ
Da (wani gunki wai shi) Manãta, na ukunsu?
أَلَكُمُ الذَّكَرُ وَلَهُ الْأُنْثَىٰ
Ashe, kũ ne da ɗa namiji Shĩ (Allah) kuma da ɗiya mace?

Choose other languages: