Quran Apps in many lanuages:

Surah An-Najm Ayahs #22 Translated in Hausa

لَقَدْ رَأَىٰ مِنْ آيَاتِ رَبِّهِ الْكُبْرَىٰ
Lalle, tabbas, (Annabinku) ya ga waɗanda suka fi girma daga ãyõyin Ubangijinsa.
أَفَرَأَيْتُمُ اللَّاتَ وَالْعُزَّىٰ
Shin, kun ga Lãta da uzza?
وَمَنَاةَ الثَّالِثَةَ الْأُخْرَىٰ
Da (wani gunki wai shi) Manãta, na ukunsu?
أَلَكُمُ الذَّكَرُ وَلَهُ الْأُنْثَىٰ
Ashe, kũ ne da ɗa namiji Shĩ (Allah) kuma da ɗiya mace?
تِلْكَ إِذًا قِسْمَةٌ ضِيزَىٰ
Wannan fa ya zama rabo naƙasasshe.

Choose other languages: