Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Mursalat Ayahs #9 Translated in Hausa

فَالْمُلْقِيَاتِ ذِكْرًا
Sa'an nan da malã'iku mãsu jẽfa tunãtarwa ga Manzanni.
عُذْرًا أَوْ نُذْرًا
Domin yanke hamzari ko dõmin gargadi.
إِنَّمَا تُوعَدُونَ لَوَاقِعٌ
Lalle ne, abin da ake yi muku wa'adi da shi tabbas mai aukuwa ne
فَإِذَا النُّجُومُ طُمِسَتْ
To, idan taurãri aka shãfe haskensu.
وَإِذَا السَّمَاءُ فُرِجَتْ
Kuma, idan sama aka tsãge ta.

Choose other languages: