Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Mursalat Ayahs #12 Translated in Hausa

فَإِذَا النُّجُومُ طُمِسَتْ
To, idan taurãri aka shãfe haskensu.
وَإِذَا السَّمَاءُ فُرِجَتْ
Kuma, idan sama aka tsãge ta.
وَإِذَا الْجِبَالُ نُسِفَتْ
Kuma, idan duwãtsu aka nike su.
وَإِذَا الرُّسُلُ أُقِّتَتْ
Kuma, idan manzanni aka ƙayyade lõkacin tãra su.
لِأَيِّ يَوْمٍ أُجِّلَتْ
Domin babbar rãnar da aka yi wa ajali.

Choose other languages: