Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Mursalat Ayahs #14 Translated in Hausa

وَإِذَا الْجِبَالُ نُسِفَتْ
Kuma, idan duwãtsu aka nike su.
وَإِذَا الرُّسُلُ أُقِّتَتْ
Kuma, idan manzanni aka ƙayyade lõkacin tãra su.
لِأَيِّ يَوْمٍ أُجِّلَتْ
Domin babbar rãnar da aka yi wa ajali.
لِيَوْمِ الْفَصْلِ
Domin rãnar rarrabẽwa.
وَمَا أَدْرَاكَ مَا يَوْمُ الْفَصْلِ
Kuma, me ya sanar da kai rãnar rarrabẽwa?

Choose other languages: