Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Mursalat Ayahs #11 Translated in Hausa

إِنَّمَا تُوعَدُونَ لَوَاقِعٌ
Lalle ne, abin da ake yi muku wa'adi da shi tabbas mai aukuwa ne
فَإِذَا النُّجُومُ طُمِسَتْ
To, idan taurãri aka shãfe haskensu.
وَإِذَا السَّمَاءُ فُرِجَتْ
Kuma, idan sama aka tsãge ta.
وَإِذَا الْجِبَالُ نُسِفَتْ
Kuma, idan duwãtsu aka nike su.
وَإِذَا الرُّسُلُ أُقِّتَتْ
Kuma, idan manzanni aka ƙayyade lõkacin tãra su.

Choose other languages: