Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Maarij Ayahs #15 Translated in Hausa

يُبَصَّرُونَهُمْ ۚ يَوَدُّ الْمُجْرِمُ لَوْ يَفْتَدِي مِنْ عَذَابِ يَوْمِئِذٍ بِبَنِيهِ
Ana sanya su, su gajũna, mai laifi na gũrin dã zai iya yin fansa, daga azãbar rãnar nan, da ɗiyansa,
وَصَاحِبَتِهِ وَأَخِيهِ
Da matarsa da ɗan'uwansa.
وَفَصِيلَتِهِ الَّتِي تُؤْوِيهِ
Da danginsa, mãsu tattarã shi.
وَمَنْ فِي الْأَرْضِ جَمِيعًا ثُمَّ يُنْجِيهِ
Da wanda ke a cikin dũniya duka gabã ɗaya, sa'an nan fansar, ta tsĩrar da shi.
كَلَّا ۖ إِنَّهَا لَظَىٰ
A'aha! Lalle ne fa, ita ce Lazã,

Choose other languages: