Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Maarij Ayahs #17 Translated in Hausa

وَفَصِيلَتِهِ الَّتِي تُؤْوِيهِ
Da danginsa, mãsu tattarã shi.
وَمَنْ فِي الْأَرْضِ جَمِيعًا ثُمَّ يُنْجِيهِ
Da wanda ke a cikin dũniya duka gabã ɗaya, sa'an nan fansar, ta tsĩrar da shi.
كَلَّا ۖ إِنَّهَا لَظَىٰ
A'aha! Lalle ne fa, ita ce Lazã,
نَزَّاعَةً لِلشَّوَىٰ
Mai twãle fãtar goshi.
تَدْعُو مَنْ أَدْبَرَ وَتَوَلَّىٰ
Tanã kiran wanda ya jũya bãya (daga addini) kuma ya kau da kai.

Choose other languages: