Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Hijr Ayahs #52 Translated in Hausa

لَا يَمَسُّهُمْ فِيهَا نَصَبٌ وَمَا هُمْ مِنْهَا بِمُخْرَجِينَ
Wata wahala bã zã ta shãfe su bã a cikinta kuma ba su zama mãsu fita daga, cikinta ba.
نَبِّئْ عِبَادِي أَنِّي أَنَا الْغَفُورُ الرَّحِيمُ
Ka bai wa bãyiNa lãbari cẽwa lalle ne Ni, Mai gãfarane, Mai jin ƙai.
وَأَنَّ عَذَابِي هُوَ الْعَذَابُ الْأَلِيمُ
Kuma azãbãTa ita ce azãba mai raɗaɗi.
وَنَبِّئْهُمْ عَنْ ضَيْفِ إِبْرَاهِيمَ
Kuma ka bã su lãbãrin bãƙin Ibrãhĩm.
إِذْ دَخَلُوا عَلَيْهِ فَقَالُوا سَلَامًا قَالَ إِنَّا مِنْكُمْ وَجِلُونَ
A lõkacin da suka shiga gunsa, sai suka ce: "Sallama." Ya ce: "Lalle mũ, daga gare ku, mãsu firgita ne."

Choose other languages: