Quran Apps in many lanuages:

Surah Az-Zalzala Ayahs #5 Translated in Hausa

إِذَا زُلْزِلَتِ الْأَرْضُ زِلْزَالَهَا
Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.
وَأَخْرَجَتِ الْأَرْضُ أَثْقَالَهَا
Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
وَقَالَ الْإِنْسَانُ مَا لَهَا
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
يَوْمَئِذٍ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَا
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.

Choose other languages: