Quran Apps in many lanuages:

Surah Az-Zalzala Ayahs #6 Translated in Hausa

وَأَخْرَجَتِ الْأَرْضُ أَثْقَالَهَا
Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
وَقَالَ الْإِنْسَانُ مَا لَهَا
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
يَوْمَئِذٍ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَا
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.
يَوْمَئِذٍ يَصْدُرُ النَّاسُ أَشْتَاتًا لِيُرَوْا أَعْمَالَهُمْ
A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.

Choose other languages: