Quran Apps in many lanuages:

Surah Ash-Shams Ayahs #13 Translated in Hausa

قَدْ أَفْلَحَ مَنْ زَكَّاهَا
Lalle ne wanda ya tsarkake shi (rai) ya sãmi babban rabo.
وَقَدْ خَابَ مَنْ دَسَّاهَا
Kuma lalle ne wanda ya turbuɗe shi (da laifi) ya tãɓe.
كَذَّبَتْ ثَمُودُ بِطَغْوَاهَا
Samũdãwa sun ƙaryata (Annabinsu), dõmin girman kansu.
إِذِ انْبَعَثَ أَشْقَاهَا
A lõkacin da mafi shaƙãwarsu ya tafi (wurin sõke rãkumar sãlihu).
فَقَالَ لَهُمْ رَسُولُ اللَّهِ نَاقَةَ اللَّهِ وَسُقْيَاهَا
Sai Manzon Allah ya gaya musu cewa: "Ina tsõratar da ku ga rãƙumar Allah da ruwan shanta!"

Choose other languages: