Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #158 Translated in Hausa

مَا لَكُمْ كَيْفَ تَحْكُمُونَ
Mẽ ya same ku? Yãya kuke hukuntãwa (wannanhukunci)?
أَفَلَا تَذَكَّرُونَ
Shin, bã ku tunãni?
أَمْ لَكُمْ سُلْطَانٌ مُبِينٌ
Ko kuma kunã da wani dalĩli bayyananne ne?
فَأْتُوا بِكِتَابِكُمْ إِنْ كُنْتُمْ صَادِقِينَ
To, ku zo da littãfinku idan kun kasance mãsu gaskiya.
وَجَعَلُوا بَيْنَهُ وَبَيْنَ الْجِنَّةِ نَسَبًا ۚ وَلَقَدْ عَلِمَتِ الْجِنَّةُ إِنَّهُمْ لَمُحْضَرُونَ
Kuma suka sanya nasaba a tsakãninSa da tsakãnin aljannu. Alhãli kuwa Lalle aljannu sun sani, "Lalle sũ, haƙĩƙa waɗanda ake halartarwa ne (a cikin wutã.)"

Choose other languages: