Quran Apps in many lanuages:

Surah Ar-Rahman Ayahs #62 Translated in Hausa

كَأَنَّهُنَّ الْيَاقُوتُ وَالْمَرْجَانُ
Kamar dai su yaƙũtu ne da murjãni.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
هَلْ جَزَاءُ الْإِحْسَانِ إِلَّا الْإِحْسَانُ
Shin, kyautatãwa nã da wani sakamako? (Ã'aha) fãce kyautatãwa.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
وَمِنْ دُونِهِمَا جَنَّتَانِ
Kuma baicinsu akwai waɗansu gidãjen Aljanna biyu.

Choose other languages: