Quran Apps in many lanuages:

Surah Ar-Rahman Ayahs #63 Translated in Hausa

فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
هَلْ جَزَاءُ الْإِحْسَانِ إِلَّا الْإِحْسَانُ
Shin, kyautatãwa nã da wani sakamako? (Ã'aha) fãce kyautatãwa.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
وَمِنْ دُونِهِمَا جَنَّتَانِ
Kuma baicinsu akwai waɗansu gidãjen Aljanna biyu.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?

Choose other languages: