Quran Apps in many lanuages:

Surah Ar-Rahman Ayahs #66 Translated in Hausa

وَمِنْ دُونِهِمَا جَنَّتَانِ
Kuma baicinsu akwai waɗansu gidãjen Aljanna biyu.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
مُدْهَامَّتَانِ
Mãsu duhun inuwa.
فَبِأَيِّ آلَاءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To, sabõda wanne daga ni'imõmin Ubangijinku, kuke ƙaryatãwa?
فِيهِمَا عَيْنَانِ نَضَّاخَتَانِ
A cikinsu akwai marẽmari biyu masu kwarãrar ruwa.

Choose other languages: