Quran Apps in many lanuages:

Surah An-Naziat Ayahs #16 Translated in Hausa

قَالُوا تِلْكَ إِذًا كَرَّةٌ خَاسِرَةٌ
Suka ce: "Waccan kam kõmãwa ce, tãɓaɓɓiya!"
فَإِنَّمَا هِيَ زَجْرَةٌ وَاحِدَةٌ
To, ita kam, tsãwa guda kawai ce.
فَإِذَا هُمْ بِالسَّاهِرَةِ
Sai kawai gã su a bãyan ƙasa.
هَلْ أَتَاكَ حَدِيثُ مُوسَىٰ
Shin, lãbãrin Mũsã ya zo maka?
إِذْ نَادَاهُ رَبُّهُ بِالْوَادِ الْمُقَدَّسِ طُوًى
A lõkacin da Ubangijinsa Ya kirãye shi, a cikin kwari mai tsarki, wato Duwã?

Choose other languages: