Quran Apps in many lanuages:

Surah An-Naziat Ayahs #15 Translated in Hausa

أَإِذَا كُنَّا عِظَامًا نَخِرَةً
"Ashe, idan muka zama ƙasusuwa rududdugaggu?"
قَالُوا تِلْكَ إِذًا كَرَّةٌ خَاسِرَةٌ
Suka ce: "Waccan kam kõmãwa ce, tãɓaɓɓiya!"
فَإِنَّمَا هِيَ زَجْرَةٌ وَاحِدَةٌ
To, ita kam, tsãwa guda kawai ce.
فَإِذَا هُمْ بِالسَّاهِرَةِ
Sai kawai gã su a bãyan ƙasa.
هَلْ أَتَاكَ حَدِيثُ مُوسَىٰ
Shin, lãbãrin Mũsã ya zo maka?

Choose other languages: