Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Waqia Ayahs #57 Translated in Hausa

فَمَالِئُونَ مِنْهَا الْبُطُونَ
"Har za ku zama mãsu cika cikunna daga gare ta."
فَشَارِبُونَ عَلَيْهِ مِنَ الْحَمِيمِ
"Sa'an nan kuma mãsu shã ne, a kan wannan abin cin, daga ruwan zãfi."
فَشَارِبُونَ شُرْبَ الْهِيمِ
"Ku zama mãsu shã irin shan rãƙuma mãsu ƙishirwa."
هَٰذَا نُزُلُهُمْ يَوْمَ الدِّينِ
Wannan ita ce liyãfarsu a rãnar sakamako.
نَحْنُ خَلَقْنَاكُمْ فَلَوْلَا تُصَدِّقُونَ
Mũ ne Muka halitta ku, to, don me bã zã ku gaskata ba?

Choose other languages: