Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Waqia Ayahs #60 Translated in Hausa

هَٰذَا نُزُلُهُمْ يَوْمَ الدِّينِ
Wannan ita ce liyãfarsu a rãnar sakamako.
نَحْنُ خَلَقْنَاكُمْ فَلَوْلَا تُصَدِّقُونَ
Mũ ne Muka halitta ku, to, don me bã zã ku gaskata ba?
أَفَرَأَيْتُمْ مَا تُمْنُونَ
Shin kuma kun ga abin da kuke fitarwa na maniyyi?
أَأَنْتُمْ تَخْلُقُونَهُ أَمْ نَحْنُ الْخَالِقُونَ
Shin kũ ne kuke halitta shi, kõ kuwa mũ ne Mãsu halittãwa?
نَحْنُ قَدَّرْنَا بَيْنَكُمُ الْمَوْتَ وَمَا نَحْنُ بِمَسْبُوقِينَ
Mũ ne Muka ƙaddara mutuwa a tsakãninku, kuma ba Mu zama Mãsu gajiyãwa ba,

Choose other languages: