Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Waqia Ayahs #56 Translated in Hausa

لَآكِلُونَ مِنْ شَجَرٍ مِنْ زَقُّومٍ
"Lalle mãsu cĩ ne daga wata itãciya ta zaƙƙum (ɗanyen wutã)."
فَمَالِئُونَ مِنْهَا الْبُطُونَ
"Har za ku zama mãsu cika cikunna daga gare ta."
فَشَارِبُونَ عَلَيْهِ مِنَ الْحَمِيمِ
"Sa'an nan kuma mãsu shã ne, a kan wannan abin cin, daga ruwan zãfi."
فَشَارِبُونَ شُرْبَ الْهِيمِ
"Ku zama mãsu shã irin shan rãƙuma mãsu ƙishirwa."
هَٰذَا نُزُلُهُمْ يَوْمَ الدِّينِ
Wannan ita ce liyãfarsu a rãnar sakamako.

Choose other languages: