Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Maarij Ayahs #27 Translated in Hausa

الَّذِينَ هُمْ عَلَىٰ صَلَاتِهِمْ دَائِمُونَ
Waɗanda suke, a kan sallarsu, su, mãsu dawwama ne.
وَالَّذِينَ فِي أَمْوَالِهِمْ حَقٌّ مَعْلُومٌ
Kuma waɗanda a cikin dũkiyarsu, akwai wani haƙƙi sananne.
لِلسَّائِلِ وَالْمَحْرُومِ
Ga (matalauci) mai rõƙo da wanda aka hanã wa roƙon.
وَالَّذِينَ يُصَدِّقُونَ بِيَوْمِ الدِّينِ
Da waɗannan da ke gaskata rãnar sakamako.
وَالَّذِينَ هُمْ مِنْ عَذَابِ رَبِّهِمْ مُشْفِقُونَ
Da waɗannan sabõda azãbar Ubangijinsu, suna jin tsõro.

Choose other languages: