Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Maarij Ayahs #30 Translated in Hausa

وَالَّذِينَ يُصَدِّقُونَ بِيَوْمِ الدِّينِ
Da waɗannan da ke gaskata rãnar sakamako.
وَالَّذِينَ هُمْ مِنْ عَذَابِ رَبِّهِمْ مُشْفِقُونَ
Da waɗannan sabõda azãbar Ubangijinsu, suna jin tsõro.
إِنَّ عَذَابَ رَبِّهِمْ غَيْرُ مَأْمُونٍ
Lalle ne, azãbar Ubangijinsu bã wadda ake iya amincẽwaba ce.
وَالَّذِينَ هُمْ لِفُرُوجِهِمْ حَافِظُونَ
Da waɗanda suke, ga farjojinsu, mãsu tsarewa ne.
إِلَّا عَلَىٰ أَزْوَاجِهِمْ أَوْ مَا مَلَكَتْ أَيْمَانُهُمْ فَإِنَّهُمْ غَيْرُ مَلُومِينَ
Sai fa a kan matan aurensu da abin da hannayensu na dãma suka mallaka. To lalle ne sũkam ba waɗanda ake zargi ba ne.

Choose other languages: