Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Haaqqa Ayahs #47 Translated in Hausa

تَنْزِيلٌ مِنْ رَبِّ الْعَالَمِينَ
Abin saukarwã ne daga Ubangijin halitta duka.
وَلَوْ تَقَوَّلَ عَلَيْنَا بَعْضَ الْأَقَاوِيلِ
Kuma dã (Muhammadu) yã faɗi wata maganã, yã jingina ta garẽ Mu.
لَأَخَذْنَا مِنْهُ بِالْيَمِينِ
Dã Mun kãma shi da dãma.
ثُمَّ لَقَطَعْنَا مِنْهُ الْوَتِينَ
sa'an nan, lalle ne, dã Mun kãtse masa lakã.
فَمَا مِنْكُمْ مِنْ أَحَدٍ عَنْهُ حَاجِزِينَ
Kuma daga cikinku bãbu wasu mãsu iya kãre (azãbarMu) daga gare shi.

Choose other languages: