Quran Apps in many lanuages:

Surah Abasa Ayahs #37 Translated in Hausa

فَإِذَا جَاءَتِ الصَّاخَّةُ
To, idan mai tsãwa (busa ta biyu) ta zo.
يَوْمَ يَفِرُّ الْمَرْءُ مِنْ أَخِيهِ
Rãnar da mutum yake gudu daga ɗan'uwansa.
وَأُمِّهِ وَأَبِيهِ
Da uwarsa da ubansa.
وَصَاحِبَتِهِ وَبَنِيهِ
Da mãtarsa da ɗiyansa.
لِكُلِّ امْرِئٍ مِنْهُمْ يَوْمَئِذٍ شَأْنٌ يُغْنِيهِ
Ga kõwane mutum daga cikinsu, a rãnar nan akwai wani sha'ani da ya ishe shi.

Choose other languages: