Quran Apps in many lanuages:

Surah Abasa Ayahs #26 Translated in Hausa

ثُمَّ إِذَا شَاءَ أَنْشَرَهُ
Sa'an nan, idan Ya so lalle ne zai tãyar da shi.
كَلَّا لَمَّا يَقْضِ مَا أَمَرَهُ
Haƙĩƙa bai i da aikata abin da Allah Ya umurce shi ba (lõkacin sanya shi a cikin kabari).
فَلْيَنْظُرِ الْإِنْسَانُ إِلَىٰ طَعَامِهِ
To, mutum ya dũba zuwa ga abincinsa.
أَنَّا صَبَبْنَا الْمَاءَ صَبًّا
Lalle ne Mũ, Mun zuo ruwa, zubõwa.
ثُمَّ شَقَقْنَا الْأَرْضَ شَقًّا
Sa'an nan, Muka tsattsãge ƙasa tsattsagewa.

Choose other languages: