Quran Apps in many lanuages:

Surah Abasa Ayahs #25 Translated in Hausa

ثُمَّ أَمَاتَهُ فَأَقْبَرَهُ
Sa'an nan, Ya matar da shi sai Ya sanya shi a cikin kabari.
ثُمَّ إِذَا شَاءَ أَنْشَرَهُ
Sa'an nan, idan Ya so lalle ne zai tãyar da shi.
كَلَّا لَمَّا يَقْضِ مَا أَمَرَهُ
Haƙĩƙa bai i da aikata abin da Allah Ya umurce shi ba (lõkacin sanya shi a cikin kabari).
فَلْيَنْظُرِ الْإِنْسَانُ إِلَىٰ طَعَامِهِ
To, mutum ya dũba zuwa ga abincinsa.
أَنَّا صَبَبْنَا الْمَاءَ صَبًّا
Lalle ne Mũ, Mun zuo ruwa, zubõwa.

Choose other languages: