Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #153 Translated in Hausa

فَاسْتَفْتِهِمْ أَلِرَبِّكَ الْبَنَاتُ وَلَهُمُ الْبَنُونَ
Sabõda haka, ka tambaye su, "Shin, Ubangijinka ne da 'ya'ya mãtã, kuma su da ɗiya maza?"
أَمْ خَلَقْنَا الْمَلَائِكَةَ إِنَاثًا وَهُمْ شَاهِدُونَ
Kõ kuma Mun halitta malã'iku mãtã ne, alhãli kuwa sũ sunãhalarce?
أَلَا إِنَّهُمْ مِنْ إِفْكِهِمْ لَيَقُولُونَ
To! Lalle sũ, daga ƙiren ƙaryarsu sunã cẽwa.
وَلَدَ اللَّهُ وَإِنَّهُمْ لَكَاذِبُونَ
"Allah Yã haihu," alhãli kuwa lalle sũ, haƙĩƙa maƙaryata ne.
أَصْطَفَى الْبَنَاتِ عَلَى الْبَنِينَ
Shin, Yã zãɓi 'yã'ya mãtã ne a kan ɗiya maza?

Choose other languages: