Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #16 Translated in Hausa

بَلْ عَجِبْتَ وَيَسْخَرُونَ
Ã'a, kã yi mãmãki, alhãli kuwa sunã ta yin izgili.
وَإِذَا ذُكِّرُوا لَا يَذْكُرُونَ
Kuma idan aka tunãtar da su, bã su tunãwa.
وَإِذَا رَأَوْا آيَةً يَسْتَسْخِرُونَ
Idan suka ga wata ãyã, sai su dinga yin izgili.
وَقَالُوا إِنْ هَٰذَا إِلَّا سِحْرٌ مُبِينٌ
Kuma su ce, "Wannnan bã kõme ba, fãce sihiri, ne bayyananne."
أَإِذَا مِتْنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَامًا أَإِنَّا لَمَبْعُوثُونَ
"Shin, idan mun mutu, kuma muka kasance turɓaya da kasũsuwa, ashe, lalle mũ tabbas waɗandaake tãyarwa ne?

Choose other languages: