Quran Apps in many lanuages:

Surah As-Saaffat Ayahs #18 Translated in Hausa

وَإِذَا رَأَوْا آيَةً يَسْتَسْخِرُونَ
Idan suka ga wata ãyã, sai su dinga yin izgili.
وَقَالُوا إِنْ هَٰذَا إِلَّا سِحْرٌ مُبِينٌ
Kuma su ce, "Wannnan bã kõme ba, fãce sihiri, ne bayyananne."
أَإِذَا مِتْنَا وَكُنَّا تُرَابًا وَعِظَامًا أَإِنَّا لَمَبْعُوثُونَ
"Shin, idan mun mutu, kuma muka kasance turɓaya da kasũsuwa, ashe, lalle mũ tabbas waɗandaake tãyarwa ne?
أَوَآبَاؤُنَا الْأَوَّلُونَ
"Ashe kõ da ubanninmu na farko?"
قُلْ نَعَمْ وَأَنْتُمْ دَاخِرُونَ
Ka ce: "Na'am alhãli kuwa kunã ƙasƙantattu."

Choose other languages: