Quran Apps in many lanuages:

Surah An-Naziat Ayahs #12 Translated in Hausa

قُلُوبٌ يَوْمَئِذٍ وَاجِفَةٌ
Wasu zukãta, a rãnar nan, mãsu jin tsõro ne.
أَبْصَارُهَا خَاشِعَةٌ
Alhãli idãnunsu na ƙasƙantattu.
يَقُولُونَ أَإِنَّا لَمَرْدُودُونَ فِي الْحَافِرَةِ
Sunã cẽwa "Ashe lalle zã a iya mayar da mu a kan sãwunmu?
أَإِذَا كُنَّا عِظَامًا نَخِرَةً
"Ashe, idan muka zama ƙasusuwa rududdugaggu?"
قَالُوا تِلْكَ إِذًا كَرَّةٌ خَاسِرَةٌ
Suka ce: "Waccan kam kõmãwa ce, tãɓaɓɓiya!"

Choose other languages: