Quran Apps in many lanuages:

Surah An-Naziat Ayahs #25 Translated in Hausa

فَكَذَّبَ وَعَصَىٰ
Sai ya ƙaryata, kuma ya sãɓa (umurni),
ثُمَّ أَدْبَرَ يَسْعَىٰ
Sa'an nan ya jũya bãya, yanã tafiya da sauri.
فَحَشَرَ فَنَادَىٰ
Sai ya yi gayya, sa'an nan ya yi kira.
فَقَالَ أَنَا رَبُّكُمُ الْأَعْلَىٰ
Sai ya ce: "Nĩ ne Ubangijinku mafi ɗaudaka."
فَأَخَذَهُ اللَّهُ نَكَالَ الْآخِرَةِ وَالْأُولَىٰ
Sabõda haka Allah Ya kama shi, dõmin azãbar maganar ƙarshe da ta farko.

Choose other languages: