Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Maarij Ayahs #37 Translated in Hausa

وَالَّذِينَ هُمْ بِشَهَادَاتِهِمْ قَائِمُونَ
Kuma da waɗanda suke, ga shaidarsu, mãsu dãgẽwa ne.
وَالَّذِينَ هُمْ عَلَىٰ صَلَاتِهِمْ يُحَافِظُونَ
Kuma waɗanda suke, a kan sallarsu, mãsu tsarẽwa ne.
أُولَٰئِكَ فِي جَنَّاتٍ مُكْرَمُونَ
Waɗannan, a cikin gidãjen Aljanna, waɗanda ake girmamãwa ne
فَمَالِ الَّذِينَ كَفَرُوا قِبَلَكَ مُهْطِعِينَ
Mẽ yã sãmi waɗanda suka kãfirta, a wajenka, sunã gaugãwar (gudu).
عَنِ الْيَمِينِ وَعَنِ الشِّمَالِ عِزِينَ
Daga jihar dãma, kuma daga jihar hagu, jama'a-jama'a!

Choose other languages: