Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Maarij Ayahs #38 Translated in Hausa

وَالَّذِينَ هُمْ عَلَىٰ صَلَاتِهِمْ يُحَافِظُونَ
Kuma waɗanda suke, a kan sallarsu, mãsu tsarẽwa ne.
أُولَٰئِكَ فِي جَنَّاتٍ مُكْرَمُونَ
Waɗannan, a cikin gidãjen Aljanna, waɗanda ake girmamãwa ne
فَمَالِ الَّذِينَ كَفَرُوا قِبَلَكَ مُهْطِعِينَ
Mẽ yã sãmi waɗanda suka kãfirta, a wajenka, sunã gaugãwar (gudu).
عَنِ الْيَمِينِ وَعَنِ الشِّمَالِ عِزِينَ
Daga jihar dãma, kuma daga jihar hagu, jama'a-jama'a!
أَيَطْمَعُ كُلُّ امْرِئٍ مِنْهُمْ أَنْ يُدْخَلَ جَنَّةَ نَعِيمٍ
Shin kõwane mutum daga cikinsu yana nẽman a shigar da shi a Aljannar ni'ima ne (ba da wani aiki ba)?

Choose other languages: