Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Maarij Ayahs #21 Translated in Hausa

تَدْعُو مَنْ أَدْبَرَ وَتَوَلَّىٰ
Tanã kiran wanda ya jũya bãya (daga addini) kuma ya kau da kai.
وَجَمَعَ فَأَوْعَىٰ
Ya tãra (dũkiya), kuma ya sanya ta a cikin jaka.
إِنَّ الْإِنْسَانَ خُلِقَ هَلُوعًا
Lalle ne mutum an halitta shi mai ciwon kwaɗayi.
إِذَا مَسَّهُ الشَّرُّ جَزُوعًا
Idan sharri ya shãfe shi, ya kãsa haƙuri.
وَإِذَا مَسَّهُ الْخَيْرُ مَنُوعًا
Kuma idan alhẽri ya shãfe shi, ya yi rõwa.

Choose other languages: