Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Inshiqaq Ayahs #11 Translated in Hausa

فَأَمَّا مَنْ أُوتِيَ كِتَابَهُ بِيَمِينِهِ
To, amma wanda aka bai wa littãfinsa da damansa.
فَسَوْفَ يُحَاسَبُ حِسَابًا يَسِيرًا
To, za a yi masa hisãbi, hisãbi mai sauƙi.
وَيَنْقَلِبُ إِلَىٰ أَهْلِهِ مَسْرُورًا
Kuma ya jũya zuwa ga iyãlinsa (a cikin Aljanna), yanã mai raha.
وَأَمَّا مَنْ أُوتِيَ كِتَابَهُ وَرَاءَ ظَهْرِهِ
Kuma amma wanda aka bai wa littãfinsa, daga wajen bãyansa.
فَسَوْفَ يَدْعُو ثُبُورًا
To, zã shi dinga kiran halaka!

Choose other languages: