Quran Apps in many lanuages:

Surah Al-Inshiqaq Ayahs #14 Translated in Hausa

وَأَمَّا مَنْ أُوتِيَ كِتَابَهُ وَرَاءَ ظَهْرِهِ
Kuma amma wanda aka bai wa littãfinsa, daga wajen bãyansa.
فَسَوْفَ يَدْعُو ثُبُورًا
To, zã shi dinga kiran halaka!
وَيَصْلَىٰ سَعِيرًا
Kuma ya shiga sa'ĩr.
إِنَّهُ كَانَ فِي أَهْلِهِ مَسْرُورًا
Lal1e ne shi, yã kasance (a dũniya) cikin iyãlinsa yanã mai raha.
إِنَّهُ ظَنَّ أَنْ لَنْ يَحُورَ
Lalle ne yã yi zaton bã zai kõmo ba.

Choose other languages: