Quran Apps in many lanuages:

Surah Adh-Dhariyat Ayahs #37 Translated in Hausa

لِنُرْسِلَ عَلَيْهِمْ حِجَارَةً مِنْ طِينٍ
"Dõmin mu saka musu waɗansu duwãtsu na wani yumɓu (bom).
مُسَوَّمَةً عِنْدَ رَبِّكَ لِلْمُسْرِفِينَ
"Waɗanda aka yi wa alãma daga wajen Ubangijinka, dõmin mãsu ɓarna."
فَأَخْرَجْنَا مَنْ كَانَ فِيهَا مِنَ الْمُؤْمِنِينَ
Sa'an, nan Muka fitar da wanda ya kasance a cikinta daga mũminai.
فَمَا وَجَدْنَا فِيهَا غَيْرَ بَيْتٍ مِنَ الْمُسْلِمِينَ
Sai dai ba mu sãmu ba, a cikinta, fãce gida guda na Musulmi.
وَتَرَكْنَا فِيهَا آيَةً لِلَّذِينَ يَخَافُونَ الْعَذَابَ الْأَلِيمَ
Kuma Muka bar wata ãyã, a cikinta, ga waɗanda ke jin tsõron azãba, mai raɗaɗi.

Choose other languages: