Quran Apps in many lanuages:

Surah Ad-Dukhan Ayahs #27 Translated in Hausa

فَأَسْرِ بِعِبَادِي لَيْلًا إِنَّكُمْ مُتَّبَعُونَ
(Allah Ya ce): "To, ka yi tafiyar dare da bayiNa, da dare. Lalle kũ, waɗanda ake bĩ ne (dõmin a kãma ku.)"
وَاتْرُكِ الْبَحْرَ رَهْوًا ۖ إِنَّهُمْ جُنْدٌ مُغْرَقُونَ
"Kuma ka bar tẽku rarrabe. Lalle sũ, runduna ce abar nutsarwa."
كَمْ تَرَكُوا مِنْ جَنَّاتٍ وَعُيُونٍ
Da yawa suka bar gõnaki da marẽmari.
وَزُرُوعٍ وَمَقَامٍ كَرِيمٍ
Da shuke-shuke da matsayi mai kyau.
وَنَعْمَةٍ كَانُوا فِيهَا فَاكِهِينَ
Da wata ni'ima da suka kasance a cikinta sunã mãsu hutu.

Choose other languages: