Quran Apps in many lanuages:

Surah Abasa Ayahs #9 Translated in Hausa

أَمَّا مَنِ اسْتَغْنَىٰ
Amma wanda ya wadãtu da dũkiya.
فَأَنْتَ لَهُ تَصَدَّىٰ
Sa'an nan kai kuma ka ɗora bijira zuwa gare shi!
وَمَا عَلَيْكَ أَلَّا يَزَّكَّىٰ
To, me zai cũce ka idan bai tsarkaka ba?
وَأَمَّا مَنْ جَاءَكَ يَسْعَىٰ
Kuma, amma wanda ya zomaka yana gaugãwa.
وَهُوَ يَخْشَىٰ
Alhãli shĩ yanã jin tsõrõn Allah.

Choose other languages: