Quran Apps in many lanuages:

Surah Abasa Ayahs #12 Translated in Hausa

وَأَمَّا مَنْ جَاءَكَ يَسْعَىٰ
Kuma, amma wanda ya zomaka yana gaugãwa.
وَهُوَ يَخْشَىٰ
Alhãli shĩ yanã jin tsõrõn Allah.
فَأَنْتَ عَنْهُ تَلَهَّىٰ
Kai kuma kã shagala ga barinsa!
كَلَّا إِنَّهَا تَذْكِرَةٌ
A'aha! Lalle ne, wannan tunãtarwa ce.
فَمَنْ شَاءَ ذَكَرَهُ
Sabõda wanda ya so ya tunaShi (Allah).

Choose other languages: