Quran Apps in many lanuages:

Surah Sad Ayahs #85 Translated in Hausa

إِلَىٰ يَوْمِ الْوَقْتِ الْمَعْلُومِ
"Zuwa ga yinin lõkaci sananne."
قَالَ فَبِعِزَّتِكَ لَأُغْوِيَنَّهُمْ أَجْمَعِينَ
Ya ce, "To, inã rantsuwa da buwãyarKa, lalle, inã ɓatar da su gabã ɗaya.
إِلَّا عِبَادَكَ مِنْهُمُ الْمُخْلَصِينَ
"Fãce bãyinKa tsarkakakku daga gare su."
قَالَ فَالْحَقُّ وَالْحَقَّ أَقُولُ
(Allah) Ya ce, "To, (wannan magana ita ce) gaskiya. Kuma gaskiya Nake faɗa."
لَأَمْلَأَنَّ جَهَنَّمَ مِنْكَ وَمِمَّنْ تَبِعَكَ مِنْهُمْ أَجْمَعِينَ
"Lalle zã Ni cika Jahannama daga gare ka, kuma daga wanda ya bĩ ka daga gare su, gabã ɗaya"

Choose other languages: